DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An samu Gwamna a Nijeriya da ke yekuwar shugaban kasa da gwamnoni su rika yin wa’adin mulki daya na shekaru 6 a bisa mulki

-

Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo ya yi kira da a sauya tsarin mulki domin bai wa masu mukaman siyasa da aka zaba a matakai daban-daban na gwamnati damar yin wa’adi guda na shekaru biyar ko shida kacal, maimakon wa’adin biyu na shekaru hudu-hudu da ake yi a yanzu.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da wasu Musulmai da suka hada da malamai, sarakunan gargajiya da masu rike da mukaman siyasa suka kai masa ziyara a gidansa da ke Ikolaba, Ibadan, bayan kammala sallar layya da aka gudanar a filin idi na Agodi, Ibadan.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara