DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An samu Gwamna a Nijeriya da ke yekuwar shugaban kasa da gwamnoni su rika yin wa’adin mulki daya na shekaru 6 a bisa mulki

-

Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo ya yi kira da a sauya tsarin mulki domin bai wa masu mukaman siyasa da aka zaba a matakai daban-daban na gwamnati damar yin wa’adi guda na shekaru biyar ko shida kacal, maimakon wa’adin biyu na shekaru hudu-hudu da ake yi a yanzu.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da wasu Musulmai da suka hada da malamai, sarakunan gargajiya da masu rike da mukaman siyasa suka kai masa ziyara a gidansa da ke Ikolaba, Ibadan, bayan kammala sallar layya da aka gudanar a filin idi na Agodi, Ibadan.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara