DCL Hausa Radio
Kaitsaye

FIFA ta gayyaci mawakiya ‘yar asalin Nijeriya Temilade Opeyemi domin ta yi wasa a gasar FIFA Club World Cup

-

 Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA, ta gayyaci mawakiya ‘yar asalin Nijeriya, Temilade Openiyi wadda aka fi sani da Tems, domin gudanar da wasa a gasar da za a fara ta FIFA Club World Cup karo na fatko, wanda zai gudana a filin wasa na MetLife da ke New York na kasar Amurka a ranar 13 ga Yuli.

Tems za ta hadu da mawaƙin Colombia J Balvin da tauraruwar Doja Cat domin gudanar da wasan a ranar wasan karshe na gasar.

Google search engine

A cewar wata sanarwa da Global Citizen ta fitar a shafinta na yanar gizo, wadanda suka shirya shirin, za a watsa shirye-shiryen ne kai tsaye da kuma gidan talabijin na DAZN.com, wanda zai bai wa magoya bayanta a duk fadin duniya damar kallon wasan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu...

Majalisar Dattawa ta dakatar da muhawara kan gyaran dokar zabe tare da shiga zaman sirri

Majalisar Dattawan Nijeriya ta dakatar da muhawarar kan kudirin dokar zaɓe ta 2022, domin bai wa ’yan majalisa damar yin nazari mai zurfi kafin ɗaukar...

Mafi Shahara