DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mataimakin shugaban Nijeriya Kasshim Shettima ya tafi kasar Ethiopia

-

A safiyar ranar Alhamis Kasshim Shettima ya tashi daga Abuja zuwa birnin Adis Ababa domin ziyarar aiki bisa gayyatar da Firaministan kasar Dr Abiy Ahmed Ali ya yi masa.

A yayin ziyarar, zai shiga cikin sahun mutanen da za su kaddamar da shirin “Ethiopia Green Legacy”

Google search engine

Shirin wanda aka tsara shi domin yakar sare dazuzzuka, da kuma dakile illolin sauyin yanayi, an yi niyyar dasa bishiyu biliyan 20 cikin shekaru hudu masu zuwa.

Nijeriya da Ethiopia suna da tarihi tsakanin kasashen biyu, tare da yin hadin gwiwa a fannoni daban-daban, wanzar da zaman lafiya da kuma dangantakar tattalin arziki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyarsa ta Al Nassr har zuwa shekarar 2027

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyar Al Nassr ta kasar Saudiyya a hukumance, inda zai ci gaba da zama a birnin Riyardh na kasar...

INEC ta sanar da za ta gudanar da zabukan cike gurbi a fadin Nijeriya

Hukumar zaben Nijeriya INEC ta bayyana cewa za ta gudanar da zabukan cike gurbi a mazabun da abin ya shafa a ranar Asabar 16 ga...

Mafi Shahara