DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatinmu mai fada da cikawa ce – Shugaban Nijeriya Tinubu

-

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba wai kawai tana gyara hanyoyi da ababen more rayuwa ba, har da dawo da yarda tsakanin gwamnati da ‘yan ƙasa.

Shettima wanda jaridar Punch ta ambato ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a yayin kaddamar da gyaran titin da ya tashi daga Aguma Palace zuwa Radio Nigeria ya tsaya a New Market da ke karamar hukumar Gwagwalada a birnin tarayya Abuja, inda ya wakilci Shugaba Tinubu.

Google search engine

Ya ce zamanin alkawurra marasa tushe ya wuce, domin gwamnatin Tinubu na tabbatar da aiwatar da ayyukan da ta dauko da kuma gina yarda tsakanin gwamnati da al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara