DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatinmu mai fada da cikawa ce – Shugaban Nijeriya Tinubu

-

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba wai kawai tana gyara hanyoyi da ababen more rayuwa ba, har da dawo da yarda tsakanin gwamnati da ‘yan ƙasa.

Shettima wanda jaridar Punch ta ambato ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a yayin kaddamar da gyaran titin da ya tashi daga Aguma Palace zuwa Radio Nigeria ya tsaya a New Market da ke karamar hukumar Gwagwalada a birnin tarayya Abuja, inda ya wakilci Shugaba Tinubu.

Google search engine

Ya ce zamanin alkawurra marasa tushe ya wuce, domin gwamnatin Tinubu na tabbatar da aiwatar da ayyukan da ta dauko da kuma gina yarda tsakanin gwamnati da al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara