DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba daga gidan matalauta na fito ba, a cewar Wike

-

Ministan Abuja babban birnin tarayyar Nijeriya Nyesom Wike, ya bayyana cewa yana da kudi tun kafin ya shiga siyasa.

Ya ce, sabanin wanda ya gada, Rotimi Amaechi, wanda ya ce ya fito daga gidan talakawa, shi kuma ya fito daga gidan masu hali.

Google search engine

Ministan ya kuma amsa cewa yana da motar alfarma kirar Rolls-Royce wadda ya saya da kudinsa.

Wike ya bayyana haka ne a wata hira da aka yi da shi a Channels TV, yayin da yake mayar da martani kan zargin cin hanci da Amaechi ya yi masa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara