DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba daga gidan matalauta na fito ba, a cewar Wike

-

Ministan Abuja babban birnin tarayyar Nijeriya Nyesom Wike, ya bayyana cewa yana da kudi tun kafin ya shiga siyasa.

Ya ce, sabanin wanda ya gada, Rotimi Amaechi, wanda ya ce ya fito daga gidan talakawa, shi kuma ya fito daga gidan masu hali.

Google search engine

Ministan ya kuma amsa cewa yana da motar alfarma kirar Rolls-Royce wadda ya saya da kudinsa.

Wike ya bayyana haka ne a wata hira da aka yi da shi a Channels TV, yayin da yake mayar da martani kan zargin cin hanci da Amaechi ya yi masa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara