DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hadin kan siyasa na karuwa a Kano – Gwaman Kano

-

Gwamnan Kano State, Abba Kabir Yusuf, ya ce ana samun ci gaba a hadin kan siyasa a jihar, yana mai fatan rikicin masarautar Kano zai warware cikin lumana.

Ya bayyana hakan ne a zaman addu’a da karatun Alkur’ani da aka yi a Kano, inda ya ce ana ganin sakamakon addu’o’in ta fuskar karuwar fahimta tsakanin shugabanni.

Google search engine

Jaridar Daily Trust ta ambato ya yi alkawarin hada kan ‘yan siyasa da yaki da daba, yayin da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, ya yaba da shirin addu’ar hadin kai da ake yi a jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

El-Rufai ya nemi Ribadu ya yi karin haske kan ‘gubar’ thallium sulphate mai matukar hatsari

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bukaci Mai Bai wa Shugaban Kasa Shawara Kan harkokin tsaro Malam Nuhu Ribadu, da ya fayyace rahotannin...

Wike ya ja layi da wanda ba sa goyon bayan Tinubu

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya ce zai mara wa duk dan takarar da ke goyon bayan Shugaban Kasa, Bola Tinubu, baya a...

Mafi Shahara