DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta sanya maganin malaria a cikin jadawalin rigakafi na kasar

-

Gwamnatin tarayya ta ce daga yanzu maganin cutar malaria zai kasance daya daga cikin jerin rigakafi na kasar.
Wannan na zuwa ne bayan da Nijeriya ta kaddamar da aikin bayarda maganin cutar zazzaɓin cizon sauro a jihohin Kebbi da Bayelsa, saboda cutar na janyowa kasar hasarar dala biliyan 1.1 a kowace shekara.
A cikin wani sako da hukumar lafiya matakin farko ta Nijeriya ta wallafa a shafinta na X, ta ce za a baiwa miliyoyin yara a fadin kasar kariya daga cutar malaria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin tabbas da matsalolin tsaro na barazana ga burin ECOWAS na 2050 – Shugaban ECOWAS, Touray

Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Touray, ya ce rashin tabbas a duniya, matsalolin tsaro da matsin tattalin arziki na hana kungiyar cimma burinta na Vision 2050,...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye ba...

Mafi Shahara