DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban gwamnatin mulkin sojan kasar Mali Assimi Goïta ya nada Janar Abdoulaye Maïga a matsayin sabon firaministan kasar

-

 

Shugaban gwamnatin mulkin sojan kasar Mali Assimi Goïta ya nada Janar Abdoulaye Maïga a matsayin sabon firaministan kasar

Kwana daya da tsige  Choguel Kokalla Maïga biyo bayan wadansu kalamai da ya yi a kan shugabannin sojojin, inda ya zarge su da kin son maida mulki ga farar hula.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku Abubakar ya caccaki hukumar EFCC kan tsare tsohon dan majalisa Gudaji Kazaure

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, kan tsare tsohon dan...

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa. Shugaba Trump ya sanar...

Mafi Shahara