DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar kwastam a Nijeriya ta tara kudaden da yawansu ya kai tiriliyan 2 a tashar ruwa ta Apapa dake Lagos.

-

 

Google search engine

Hukumar kwastam a Nijeriya ta tara kudaden da yawansu ya kai tiriliyan 2 a tashar ruwa ta Apapa dake Lagos. 

Hukumar hana fasakauri ta kasa (Custom) ta ce jami’anta da ke aiki a tashar jiragen ruwa da ke Apapa a jihar Lagos sun tara kudaden shiga da yawansu ya kai kimanin Naira tiriliyan biyu 2. 

Shugaban hukumar na yankin, Kwanturola Babatunde Olomu, ne ya bayyana hakan a lokacin da yake jawabi a yayin wani fareti da jami’an kwastam su ka gudanar  a ranar Laraba a jihar Legas.

Mista Olomu ya ce hukumar na son cimma muradinta na samun tiriliyan 2.2tr kafin karshen Disamba na  wannan shekarar.

Ya ce rundunar ya bayyana cewa hukumar ta yi nasarar tattara kashi 40 na jimillar kudaden da hukumar ta tara da a fadin kasar zuwa yanzu da suka kai naira tiriliyan 5.07.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara