DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu gyara PDP don ceto Nijeriya – Makinde

-

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa jam’iyyar su ta PDP za ta yi duk mai yuwa wajen gyara Nijeriya dama jam’iyyar da a yanzu take ta fama da rikicin cikin gida.

Makinde ya fadi hakan ne a Abuja a wajen kaddamar da wani kwamitin gwamnoni da samar da tsarin dimokuradiyya.

Google search engine

Makinde ya ce “za mu gyara jam’iyyar mu ta PDP sannan PDP za ta gyara Nijeriya don ceto al’ummar kasar daga halin da suke ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sanata Ndume ya bukaci bincike da dakatar da dokokin haraji saboda zargin sauyin da ke ciki

Sanata Ali Ndume ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dakatar da aiwatar da sabbin dokokin sauya haraji da aka tsara fara aiki a watan...

Mawaki Davido ya koma jam’iyyar Accord Party, inda kawunsa Gwamnan Osun Adeleke ya koma

Mawaki Davido, ya sanar da shirin sa na shiga jam’iyyar Accord, inda zai bi sawun kawunsa, Gwamna Ademola Adeleke na Osun. Mawakin ya ce zai kasance...

Mafi Shahara