DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu gyara PDP don ceto Nijeriya – Makinde

-

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa jam’iyyar su ta PDP za ta yi duk mai yuwa wajen gyara Nijeriya dama jam’iyyar da a yanzu take ta fama da rikicin cikin gida.

Makinde ya fadi hakan ne a Abuja a wajen kaddamar da wani kwamitin gwamnoni da samar da tsarin dimokuradiyya.

Makinde ya ce “za mu gyara jam’iyyar mu ta PDP sannan PDP za ta gyara Nijeriya don ceto al’ummar kasar daga halin da suke ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar...

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Mafi Shahara