Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedZa mu gyara PDP don ceto Nijeriya – Makinde

Za mu gyara PDP don ceto Nijeriya – Makinde

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa jam’iyyar su ta PDP za ta yi duk mai yuwa wajen gyara Nijeriya dama jam’iyyar da a yanzu take ta fama da rikicin cikin gida.

Makinde ya fadi hakan ne a Abuja a wajen kaddamar da wani kwamitin gwamnoni da samar da tsarin dimokuradiyya.

Makinde ya ce “za mu gyara jam’iyyar mu ta PDP sannan PDP za ta gyara Nijeriya don ceto al’ummar kasar daga halin da suke ciki.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata