A cikin hirarsa da gidan talabijin na Channels, Bayo Onanuga, mai magana da yawun shugaban na Nijeriya, ya ce shugaba Tinubu bai zo domin ya jawo wa ‘yan kasa zafin rayuwa ba sai don ya gyara tattalin arzikin kasar ta yadda kowa zai amfana.
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...