DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sake saka ranar ci gaba da sauraren shari’ar Ganduje kan shugabancin APC

-

Kotun tarayya ta sake saka ranar da za ta cigaba da sauraren karar da aka shigar da shugaban jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje 

Babbar Kotun tarayya da ke ta sake saka 26 ga wannan watan na Yuni, 2024 a matsayin ranar da za a ci gaba da sauraren karar da ‘yan yankin arewa ta tsakiya suka shigar da ke neman a cire Abdullahi Umar Ganduje a Sha jam’iyyar APC ta kasa.
‘Yan yankin na arewa ta tsakiya dai na neman a cire Ganduje a ba su shugabancin jam’iyyar kasancewar kamar yadda suka ce, gurbin na yankin ne, bayan da Abdullahi Adamu ya yi murabus daga mukamin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yan kasuwar mai sun sauke farashin man fetur kasa da yadda Dagote ke sayarwa

Wasu masu shigo da man fetur daga ƙasashen waje sun fara sayar da shi a ƙasa da Naira 860 kowace lita, lamarin da ya sauka...

Saurayi ya gaggabe wa budurwarsa hakora shida a Legas

Wani saurayi a unguwar Ibadan dake Ebute Meta, jihar Legas, ya lakadawa budurwarsa Fatima, wadda ke sana’ar gyaran kai, dukan da ya janyo ta rasa...

Mafi Shahara