DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kamfanonin China sun dawo Nijeriya bayan da Amurka ta lafta musu haraji

-

Kamfanonin kasar China da ke kera kayayyaki sun mayar da hankali kan Najeriya da sauran ƙasashen masu tasowa bayan kakaba harajin kan kayayyakin da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi. 
Trump, a ranar 2 ga Afrilu, Trump ya lafta harajin kashi 46% kan Vietnam da kuma harajin kashi 17% kan Philippines kafin ya mayar da shi kashi 10 cikin 100 na tsawon watanni uku masu zuwa, yayin da ya fara tattaunawar sulhu da kasashe kusan 75. 
Masu masana’antu sun ce bayan da Amurka ta kara haraji kan kayayyakin China da kashi 145%, ya sa ‘yan kasuwar sun daina zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Bai kamata NAHCON ta fara shirin hajjin 2026 ba tare da ta bayar da bayanin kudaden da aka kashe a hajjin 2025 ba‘

Ƙungiyar Shugabannin Hukumomin Jin Dadin Alhazai ta Jihohin Nijeriya ta bukaci hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya (NAHCON) da ta gaggauta kammala daidaita bayanan...

Farfesoshin Nijeriya na cikin jerin na nahiyar Afrika da ba su da albashi mai kyau

Bayanan da jaridar Punch ta tattaro sun ce malamin jami'a a Nijeriya da ya kai matakin farfesa na samun matsakaicin albashi na dala 366 (kimanin...

Mafi Shahara