DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yansanda sun kama masu laifi 2,329 cikin watanni 3 a Legas

-

 Rundunar ‘yansandan jihar Legas ta ce jami’anta sun kama mutane 2,329 da ake zarginsu da aikata laifuka a wani samame daban-daban a cikin birnin a cikin watanni uku da suka gabata. 

Kwamishinan ‘yan sanda (CP), Mista Adegoke Fayoade, wanda ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai

Google search engine

Rundunar ta ce daga cikin mutanen 2,329 tuni aka gurfanar da mutane 2,253 a gaban kuliya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara