DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnonin PDP sun bukaci Tinubu ya magance tsadar abinci

-

 Gwamnonin PDP sun bukaci Tinubu ya magance tsadar abinci da ake fama da ita a dukkanin fadin kasar. 

Google search engine
Gwamnonin sun bayyana haka ne a cikin wata sanarwa da suka fitar a karshen taron nasu wanda kuma shugaban kungiyar Gwamna Bala Mohammed ya karanta a Abuja ranar Litinin.
 Mohammed ya ce gwamnonin a taron sun yi nazari kan halin da al’umma ke ciki, wahalhalun da ‘yan Najeriya ke fuskanta sakamakon kalubalen tattalin arziki da tsaro da al’ummar kasar ke fuskanta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe daga ranar 18 ga Agusta a Nijeriya

Hukumar Zaɓen Nijeriya INEC ta sanar da ranar 18 ga watan Agusta, 2025 a matsayin ranar da za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe a...

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Mafi Shahara