DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sanya dokar hana fita a mazabar Natasha

-

Natasha Akpoti

Shugaban karamar hukumar Okehi a jihar Kogi, Amoka Monday, ya sanya dokar hana fita a fadin karamar hukumar, saboda matsalar tsaro biyo bayan hana tarukan siyasa da tarukan jama’a ba bisa ka’ida ba.

Google search engine

A cikin wata sanarwa da shugaban ya fitar a ranar Litinin, ya bayyana cewa sanya dokar hana fita ya zama wajibi domin wanzar da zaman lafiya da kuma bin umarnin gwamnatin jihar Kogi da kuma kwamishinan ‘yan sandan jihar.

Sanarwar ta kara da cewa, duk wanda aka samu yana taro ko kuma hada mutane ba tare da izini daga hukumomin da abin ya shafa ba za a kama shi kuma za a gurfanar da shi a gaban kotu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara