DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin Burkina Faso sun dakile yunkurin juyin mulkin a kasar

-

Gwamnatin mulkin sojan Burkina Faso ta ce ta dakile wani yunkuri na hambarar da gwamnatin shugaban mulkin sojan kasar, Kyaftin Ibrahim Traoré, wanda suka yi zargin hannun wasu dake neman mafaka makwabciyar kasar Ivory Coast.

Ministan tsaron kasar Mahamadou Sana, ya ce tsofaffin soji da wadanda ke aiki ne suka shirya juyin mulkin, ta hanyar kai wa fadar shugaban kasa hari ne a makon jiya.

Google search engine

Tun shekara ta 2022 da shugaban mulkin sojan Kyaftin Ibrahim Traoré ya kwace mulki ta hanyar juyin mulki ake kokarin hambarar da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku ya bukaci karin dauki ga ‘yan kasuwar da iftila’in Singa ya shafa

Madugun adawa a Nijeriiya Atiku Abubakar ya mika sakon jajantawa ga ’yan kasuwa da iyalan da suka yi asarar dukiya a kasuwar Singer da ke...

Saudiyya ta bukaci Musulmi su fara duban jinjirin Ramadan ranar Talata

Babbar Kotun Ƙolin Saudiyya ta bukaci dukkan Musulmi a faɗin Masarautar su fara duban jinjirin watan Ramadan a yammacin ranar Talata, 29 ga Sha’aban 1447AH,...

Mafi Shahara