DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin mulkin sojin Burikina Faso na shirin samar da dakaru 14,000 da nufin ya ki da ta’addanci a kasar

-

Gwamnatin mulkin sojan Burkina Faso na shirin samar da sabbin dakaru da suka hada da sojoji dubu 14,000 da dubban ma’aikatan agaji na farar hula, domin yakar ta’addancin masu ikirarin jihadi a kasar. 

Kasar Burikina Faso na fuskantar hare-haren na kungiyoyin ta’addanci a cikin shekaru 10 da suka gabata, wanda ya yi sanadiyar mutuwar sojoji da fararen hula kusan 26,000,wanda ya tilastawa mutane sama da miliyan biyu barin gidajensu.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara