DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun kama mutumin da ya nada kansa Dagacin kauye a jihar Ondo

-

‘Yan sanda a jihar Ondo sun tabbatar da cafke wani mutum da ya bayyana kansa a matsayin Basaraken gargajiya, Adekolajo Aladeseyi, bisa zargin nada kansa a matsayin Olujare na Ijare da ke karamar hukumar Ifedore ta jihar.

Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya NAN ya rawaito cewa an kama karin wasu mutane hudu da ake zargin sun taimaka masa wajen gudanar da nadin.

Google search engine

Kwamishinan ‘yan sanda na jihar, Olutokunbo Afolabi, yayin da yake tabbatar da kama Aladeseyi, ya ce an cafke shi ne bisa umurnin gwamnatin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara