DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

-

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas.

Inda shugaban mulkin sojin kasar, Janar Abdurahamane Tiani, ya jagoranci wata muhimmiyar liyafa ta diflomasiyya.

Google search engine

Jakadun da suka miƙa takardunsu ga shugaban Ƙasar sun haɗa da:

Maidame Kathleen Fitzgibbon daga Amurka da Ali Tiztak daga Iran da Sir Alex Owiredu Adu daga Ghana da Sir Sita Ram Meena daga India.

Sauran su ne Dr. Oliver Schnakenberg daga Jamhuriyar Tarayyar Jamus da Dr. Ibrahim Awad Ahmed Mohamed Baroudi daga Sudan da Mr. Abdou Diallo daga Burkina Faso da Monsieur José Julián Cala Sagüe daga Jamhuriyar Cuba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ramaphosa ya yi Allah-wadai da kama Maduro da Amurka ta yi

Shugaban ƙasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi kakkausar suka kan matakin da Amurka ta ɗauka na kama Shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro. Ramaphosa ya...

Sojoji sun ceto mutane shida da aka sace a Kaduna

Dakarun rundunar Operation Fansar Yamma sun samu nasarar ceto mutane shida da aka sace a wani sumame da suka gudanar a yankunan Kajuru da Kujama...

Mafi Shahara