DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akwai babbar maja da muke shirin yi domin kalubalantar APC – Atiku Abubakar

-

Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya musanta rahotannin da ake ta yadawa na ficewar sa daga jam’iyyar.

Google search engine

Atiku Abubakar ya ce rahotannin ficewar sa daga jam’iyyar na daga cikin kokarin da wasu ke yi na kawo rudani na hadaka da yake yi da wasu jam’iyyu.

Anga rubutu daban-daban na yawo cewa Atiku na shirin sauya sheka daga jamiyyar PDP zuwa SDP.

Sai dai ofishin yada labaran Atiku Abubakar ya jaddada cewa sabuwar majar za ta tafi da wasu jam’iyyun adawa ciki har da jam’iyyar PDP.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara