DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Eric Challe ya halarci wasan da Kano Pillars ta doke Enugu Rangers a gasar firimiyar NPFL

-

Mai horar da tawagar Super Eagles ta Najeriya Eric Challe ya kalli wasan Kano Pillars da ta samu galaba akan Enugu Rangers da ci 2-1.
Wasan an fafata shi a Lahadi 02 ga Maris 2025, a filin wasa na Sani Abacha dake Kofar Mata , wasan mako na 27 a gasar firimiyar NPFL ta Najeriya.
Ana ci gaba da rade-radin cewar zuwan nasa na da nasaba da sake kiran kyaftin din tawagar ta Eagles Ahmed Musa zuwa kungiyar a wasannin ta na gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ćłan Nijeriya sun rage fita kasashen waje neman lafiya karkashin mulkin Tinubu – Rahoton jaridar Punch

Babban bankin Nijeriya, CBN ya bayyana cewa ’yan Nijeriya sun kashe dala miliyan 4.74 wajen neman lafiya a kasashen waje daga Mayu 2023 zuwa Maris...

Jam’iyyar PDP reshen Arewa maso Yamma ta nesanta kanta da Tanimu Turaki a matsayin dan takarar shugabancin jam’iyyar daga yankin

Jiga-jigan jam’iyyar PDP daga yankin Arewa maso Yamma sun nesanta kansu daga amincewar da aka yi da tsohon ministan ayyuka na musamman, Tanimu Turaki, SAN,...

Mafi Shahara