Thursday, April 9, 2026
HomeLabaraiMasu garkuwa da mutane sun yi shigar jami'an EFCC tare da yin...

Masu garkuwa da mutane sun yi shigar jami’an EFCC tare da yin awon gaba da mutum 10 a Neja

Wasu ‘yan bindiga da sojan gonar jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Nijeriya EFCC, sun yi garkuwa da mutane 10 a wani otal da ke kan hanyar Shiroro a karamar hukumar Chanchaga a Jihar Neja.
Wani mai lura da harkokin tsaro Zagazola Makama, ya ruwaito wata majiya na cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 4:58 na safiyar ranar Talata, 27 ga Fabrairu, 2025.
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan bindigar sun kai farmaki otal din ne, inda suka yi ikirarin cewa jami’an hukumar EFCC ne.

 

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata