DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojoji 18 da ‘Yan Sanda 15 sun shiga hannu kan harkallar makamai a Jihohi 11 – Rundunar Tsaro

-

Rundunar Operation Hadin Kai ta kama sojoji 18 da ‘yan sanda 15 bisa zargin sayar da makamai ga ‘yan ta’adda a wani samame da aka gudanar a jihohi 11 karkashin shirin Operation Snowball.

Jaridar Punch ta ruwaito kakakin rundunar, Manjo Ademola Owolana, ya ce an kama su ne a Bauchi, Benue, Borno, Ebonyi, Enugu, Lagos, Plateau, Kaduna, Rivers, Taraba da Abuja.

Google search engine

Haka kuma an damke fararen hula 8 da wani basarake, ciki har da Ameh Raphael, wanda ake zargin da safarar makamai tun 2018, inda aka gano N45m a asusunsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 bisa zarginsu da satar jarrabawa

Jami'ar tarayya da ke jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 daga karatu bisa samunsu da laifin satar jarabawa. Rahotanni sun...

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Mafi Shahara