DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja a ranar Lahadi zuwa kasar Tanzaniya, domin halartar taron shugabannin kasashen Afirka

-

 

Shugaba Tinubu

Google search engine

Mataimaki na musamman ga shugaban kasar kan harkokin yada labarai, Bayo Onanuga, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar.

Taron wanda gwamnatin Tanzaniya ta shirya tare da hadin gwiwar bankin raya Afirka da bankin duniya, zai mayar da hankali kan shirin samar da wutar lantarki ga mutane miliyan 300 a Afirka nan da shekarar 2030.

A yayin taron shugabannin kasashen Afirka da shugabannin kamfanoni masu zaman kansu, kungiyoyin farar hula, za su tsara dabarun kara samar da makamashi a Nahiyar Afirka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yawan malaman kula da lafiya ‘yan Nijeriya da ke aiki a Ingila ya kai 16,00 – Rahoton Jaridar Punch

Akalla ma’aikatan jinya da ungozoma 16,156 ‘yan Nijeriya sun samu lasisin aiki a kasar Birtaniya tsakanin 2017 zuwa 30 ga Satumba, 2025, a cewar bayanan...

Cin hanci da rashawa na boye irin albarkar da Allah Ya ajiye a Nijeriya in ji shugaban hukumar EFCC

Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya ce cin hanci da rashawa na boye albarkar da Allah Ya yi wa Nijeriya tare da hana ƙasar cimma...

Mafi Shahara