DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sojojin kasar Gabon sun sanya ranar zaben shugaban kasa bayan juyin mulkin 2023

-

 

Sojojin kasar Gabon sun sanya ranar zaben shugaban kasa, bayan hambarar da gwamnatin farar hula da Ali Bongo

Za a dai gudanar da zaben ne a ranar 12 ga watan Afrilun, 2025, wanda shugaban rikon kwarya bayan juyin mulkin Janar Brice Oligui Nguema, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takara.

A watan Agustan 2023 ne dai sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula ta Ali Bongo da ya yi shekaru 14 yana shugabancin kasar, bayan da shi kuma ya karbi tafiyar da ragamar kasar bayan mahaifinsa Omar Bongo ya rasu wanda ya yi shekaru 41 yana mulkin kasar ta Gabon.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cin hanci la’ana ce, mu tsabtace kanmu daga rashawa- EFCC

A wani sakon tunatarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook albarkacin ranar Juma’a, hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya,...

Babu karar-kwana, da tuni na bakuncin lahira a zanga-zangar #EndSARS – Jarumi a Nollywoood Desmond Elliot

Fitaccen ɗan wasan fina-finan Nollywood kuma ɗan siyasa, Hon. Desmond Elliot, ya bayyana yadda ya kuɓuta daga wani hari da wasu baƙin fuska suka yi...

Mafi Shahara