DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya yi jinjina ga Gwamnonin Nijeriya da suka goyi bayan kudirin garambawul ga dokar haraji

-

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yabawa gwamnonin jihohin kasar bayan da suka amince da kudirin garambawul na dokar haraji, dake gaban Majalisu.

Shugaban ya kuma ya yabawa shugaban kungiyar gwamnonin gwamnan jihar Kwara AbdulRahman AbdulRazaq bisa hade kan gwamnonin da yayi suka aminta da lamarin na haraji.
Ta cikin sanarwar da jami’in yada labaran sa Bayo Onanuga ya fitar, Tinubu ya ce gyara fare da yin kwaskwarima ga tsohon tsarin karbar haraji na da matukar muhimmanci.
A karshe ya bukaci Majalisar dokoki da su yi hanzarin sahale kudirin domin ya zama doka da al’ummar Najeriya za su amfana da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara