DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya yi jinjina ga Gwamnonin Nijeriya da suka goyi bayan kudirin garambawul ga dokar haraji

-

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yabawa gwamnonin jihohin kasar bayan da suka amince da kudirin garambawul na dokar haraji, dake gaban Majalisu.

Shugaban ya kuma ya yabawa shugaban kungiyar gwamnonin gwamnan jihar Kwara AbdulRahman AbdulRazaq bisa hade kan gwamnonin da yayi suka aminta da lamarin na haraji.
Ta cikin sanarwar da jami’in yada labaran sa Bayo Onanuga ya fitar, Tinubu ya ce gyara fare da yin kwaskwarima ga tsohon tsarin karbar haraji na da matukar muhimmanci.
A karshe ya bukaci Majalisar dokoki da su yi hanzarin sahale kudirin domin ya zama doka da al’ummar Najeriya za su amfana da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Bai kamata NAHCON ta fara shirin hajjin 2026 ba tare da ta bayar da bayanin kudaden da aka kashe a hajjin 2025 ba‘

Ƙungiyar Shugabannin Hukumomin Jin Dadin Alhazai ta Jihohin Nijeriya ta bukaci hukumar kula da aikin hajji ta Nijeriya (NAHCON) da ta gaggauta kammala daidaita bayanan...

Farfesoshin Nijeriya na cikin jerin na nahiyar Afrika da ba su da albashi mai kyau

Bayanan da jaridar Punch ta tattaro sun ce malamin jami'a a Nijeriya da ya kai matakin farfesa na samun matsakaicin albashi na dala 366 (kimanin...

Mafi Shahara