DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin Nijeriya ta nemi jin bahasin yadda hukumar JAMB ta kashe biliyan 1.85 wajen sayen abinci da maganin kwari

-

Kwamitin hadaka na majalisun dokokin Nijeriya ya bukaci hukumar shirya jarabawar shiga jami’a JAMB ta yi bayani akan yadda ta kashe makudan kudade wajen siyen abinci da, kayan makulashe da maganin sauro da wasu abubuwan cikin shekara ta 2024 da suka kai naira biliyan 1.85.
Kwamitin ya kuma yi barazanar katse kudaden da hukumar za ta karba daga gwamnatin tarayya a cikin 2025.
Wannan dai na zuwa ne bayan da shugaban hukumar Farfesa Ishaq Oloyede, ya bayyana a gaban majalisar domin gabatar da kasafin kudin 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara