DCL Hausa Radio
Kaitsaye

“Na dawo goyon bayan dokar haraji ne saboda an magance korafina” – Gwamna Abdullahi Sule

-

Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya bayyana dalilinsa na janye adawar da yake yi da dokar haraji, yana mai cewa an magance korafin da yake da shi.

Google search engine

Gwamna Sule, wanda ke cikin jagororin yankin arewacin Nijeriya da su ka yi fatali da dokar, ya bayyana hakan ne a cikin shirin siyasa na gidan talabijin na Channels.

Ya ce tun da farko shi ba adawa yake da dokar gaba ɗaya ba amma abinda ke cikin dokar, kuma a cewarsa suna yin wannan ne don bai wa kowa damar fadin albarkacin bakinsa kafin aiwatar da dokar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sandan Nijeriya sun kama wani da ya tsere daga gidan gyaran hali da wasu masu manyan laifuka a wani samame mabambanta a fadin...

Rundunar ’yan sandan Nijeriya ta ce rundunarta ta musamman (STS) ta kama wani fursuna da ya tsere daga gidan gyaran hali da kuma wasu mutane...

Shugaba Tinubu ya umurci karin jami’an tsaro a jihar Borno biyo bayan harin da aka kai a masallaci – Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya ce Gwamnatin Tarayya ta tura ƙarin rundunonin tsaro na musamman zuwa Maiduguri, Jihar Borno, domin kamo waɗanda suka kai...

Mafi Shahara