DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Banyi nadamar cire tallafin man fetur ba – Tinubu

-

Shugaba Tinubu 

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai yi nadamar cire tallafin man fetur ba a kasar.

Google search engine

Shugaban ya fadi hakan a ranar litinin lokacin da yake tattaunawa da kafafen yada labarai, ya ce cire tallafin man fetur ya zama dole domin hana kasar fadawa cikin mawuyacin hali.

Idan zaku tuna a baya Shugaba Tinubu a lokacin da yake rantsar da shi a matsayin shugaban kasa a ranar 29 ga Mayu 2023, ya sanar da cire tallafin man fetur nan take, yanayin da ya kawo tsadar rayuwa a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya yi ganawar sirri da sabbin hafsoshin tsaro a Abuja

Taron, wanda ya gudana kwanaki uku bayan sanar da sabbin nade-naden, shi ne karo na farko da shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin rundunonin...

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Mafi Shahara