DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama mutane biyu da ake zargi da satar Keke-napep

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutum biyu da ake zargi da satar Keke-napep tare da hannunta ababen hawan da ta gano ga masu su.
A cewar wani bayani da kakakin rundunar SP Abdullahi Haruna ya fitar, rundunar ta samu wannan nasara ne bayan wani samame da ta kai a maboyar bata garin da ke karamar hukumar Dambatta a ranar 9 ga watan Disamban da muke ciki.
A yayin samamen an kama wani Ado Yusuf, mai shekaru 40 da kuma Rabi’u Suleiman, mai shekaru 35, tare da kwato Keke-napep biyu da aka sace.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara