DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abdullahi Garba Jani

217 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com

Gwarzon aikin jarida ya cika 67: Tarihin hikima da jagorancin Dan Malikin Lafiya, Yusuf Sarki Muhammad

Daga Muhammad Aliyu Mustapha A yau muna murnar zagayowar ranar haihuwar babban jigo a masana’antar watsa labarai—Alhaji Yusuf Sarki Muhammad, wanda aka fi sani da...

Sojojin Nijeriya sun dakile wani kwanton-bauna da Lakurawa suka yi musu a jihar Kebbi

Ayarin motocin Babban Kwamandan Runduna ta 8, Manjo Janar Bemgha Koughna, ya tsallake rijiya da baya bayan da dakarun sojin Nijeriya suka dakile wani...

Wata annoba ta afka wa sansanonin barayin daji a jihohin Zamfara da Neja

Rahotanni sun ce wata annoba ta bulla a wasu sansanonin ’yan bindiga a jihohin Neja da Zamfara, lamarin da ake cewa yana kara tsananta...

Barayin daji sun yi kwanton-bauna sun yi ajalin askarawan CPG na jihar Zamfara ana dab da buda-baki

Wasu barayin daji da aka kiyasta yawansu ya haura 10 sun yi kwanton-bauna ga askarawan CPG na jihar Zamfara har suka yi ajalin biyu...

Gwamnatin Tinubu za ta horas da ’yan Nijeriya miliyan 10 kan hada-hadar kudi

Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da ’yan Nijeriya miliyan 10 kyauta a fannin ilimin hada-hadar kudi da shigar da kowa cikin tattalin...

An kai farmaki a filin jirgin sama na birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar

A Jamhuriyar Nijar wasu mutane da ba a san ko su wanene ba sun yi ruwan bama - bamai daga nesa zuwa filin tashi...

Mutanen kauyen da suka sayar da buhunan masara don hada N40m suka biya kudin fansa, aka karbi kudin aka kuma ki sako mutanen a...

Dattawan al’ummar Gidan Waya da ke ƙaramar hukumar Lere a jihar Kaduna sun bayyana cewa sun sayar da buhunan masara sama da 3,000 domin...

Sojoji sun amince an kitsa yunkurin juyin mulki kan Tinubu

Rundunar sojin Najeriya ta amince cewa wasu jami’anta sun kitsa yunkurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A watan Oktoban shekarar da ta gabata...

Most Popular

spot_img