DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abdullahi Garba Jani

108 POSTS0 COMMENTS
http://dclhausa.com

Bayan shafe watanni 23, Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC

Ta dai tabbata, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC ta kasa. Tsohon Gwamnan jihar Kanon ya ajiye mukamin nasa da yammacin...

Indomie ta kaddamar da gangami don tallafa wa nasarar iyaye da ‘ya’ƴansu

Indomie, shahararren kamfanin taliyar Indomie a Najeriya, ya ƙaddamar da sabon gangami mai taken “Ingantaccen Abinci Domin Nasara”. Wannan gangami yana jaddada muhimmancin abinci...

‘Yan sandan jihar Katsina sun musanta labarin barayin daji sun karbe ikon karamar hukumar Kankara ta jihar

Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta ce tana sane da wani labari da ta kira na karya da ake yadawa musamman a kafar sadarwar...

APC na cigaba da zawarcin Gwamnan Plateau na PDP

Kungiyar magoya bayan jam'iyyar APC ta yankin Arewa ta tsakiyar Nijeriya ta sake jaddada kiran da take yi ga Gwamnan Jihar Plateau Caleb Mutfwang,...

Gwamnatin Kano ta nemi gwamnatin tarayya ta biya ta diyya kan soke bikin hawan sallah

Gwamnatin jihar Kano ta nemi gwamnatin tarayya ta biya diyya sakamakon soke bukukuwan hawan sallah da aka yi a jere tsawon shekaru biyu. Kwamishinan kananan...

Za mu kori duk mai neman kawo mana tarnaki – PDP

Jam’iyyar PDP ta ce ta kammala shirin sauya fasalin shugabancinta na jihohi da kuma yankin Kudu maso Kudu, a wani yunkuri na kawar da...

Muna marhabin da Gwamna Dauda cikin jam’iyyar APC – Bello Matawalle

Ministan kasa a ma'aikatar tsaron Nijeriya Bello Matawalle, ya marabci Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zuwa jam’iyyar APC. Ministan ya bayyana hakan ne a gidansa...

‘Yan sanda sun kama mijin da ya da bugi matarsa mai tsohon ciki har ta bakuncin lahira a Jihar Neja

‘Yan sanda a jihar Neja sun cafke wani mai suna Mohammed Sani da ke a rukunin gidajen Banin Hashim a Minna bisa zargin...

Most Popular

spot_img