DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ta gargadi sabbin ministoci kan kabilanci, bangaranci

-

 

Gwamnatin shugaba Tinubu ta gargadi sabbin ministocin ta kan su guji kabilanci da bangaranci, ta kuma  shawarce su da su fuskanci ayyukan da ke gaban kasa.

Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ne ya yi wannan gargadin a Abuja a wajen bude taron kwana biyu da ofishin sa ya shirya wa sabbin ministocin.

A ranar Litinin din da ta gabata ne dai shugaba Bola Tinubu ya rantsar da sabbin ministocin guda bakwai a fadar sa da ke Aso Rock Villa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara