Ministan kasuwancin jamhuriyar Nijar, Malam Abdoulaye Seydou ya jagoranci kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida a babban birnin Yamai a ranar Litinin 13...
Hukumomin mulkin sojan Nijar sun tusa kewar 'yan jaridar uku na Radio Sahara da suka kama a Agadez zuwa babban birnin Yamai.
Jami'an tsaron Gendarmerie...