DCL Hausa Radio
Kaitsaye

EFCC ta kai samame a ofishin Dangote

-

Jami’an hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati EFCC sun kai wani samame a babban ofishin kamfanin Dangote a jihar Legas.
Jaridar Premium Times ta ruwaito, jami’an hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa sun gudanar da bincike kan canjin kudin da aka ware wa kamfanin a zamanin tsohon gwamnan babban bankin Nijeriya Godwin Emefiele.
Jami’an na EFCC sun bukaci takardun da ke dauke da bayanan kudaden ketare da bankin CBN ya ba kamfanin a cikin shekaru goma da suka gabata.
Idan dai baku manta ba a watan Disamba na shekarar da ta gabata wani mai binciken kwakwaf ya bankado wasu asusun banki guda 593 da ke a kasashen waje.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sandan jihar Katsina sun musanta labarin barayin daji sun karbe ikon karamar hukumar Kankara ta jihar

Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta ce tana sane da wani labari da ta kira na karya da ake yadawa musamman a kafar sadarwar X...

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyarsa ta Al Nassr har zuwa shekarar 2027

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyar Al Nassr ta kasar Saudiyya a hukumance, inda zai ci gaba da zama a birnin Riyardh na kasar...

Mafi Shahara