DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsadar fulawa ta sa masu sana’ar gurasa sun yi zanga-zanga a Kano

-

Mata masu sana’ar Gurasa sun fito kan titunan birnin Kano don nuna damuwarsu da tsadar fulawa, inda suka yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya kawo musu dauki.

Google search engine

Shugabar matan masu sana’ar gurasar, Fatima Auwal Chediyar ‘Yan gurasa, ta ce kafin yanzu, a da, suna sayen buhun N16,000 amma cikin kasa da wata guda farashin ya tashi zuwa N43,000.

Fatima ta kara da cewa an kori ‘ya’yansu daga makaranta domin ba za su iya daukar nauyin karatun su ba da sana’ar da suke da ita ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara