DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sake gurfanar da wasu masu zanga-zangar tsadar rayuwa a kotun Abuja

-

 

Google search engine

Kimanin mutun 76 masu zanga-zangar tsadar rayuwa da ake tsare da su suka isa gaban kotu a Abuja.

A cewar jaridar Punch masu zanga-zangar galibin su dai yara kanana ne kuma akwai yunwa tattare da su da rashin abinci mai gina jiki.

An kama su ne tare da tsare su a zanga-zangar da aka yi a fadin kasar a ranakun 1 zuwa 10 ga watan Agusta wanda ya samo asali daga matsalar tabarbarewar tattalin arziki da ya sa ‘yan Nijeriya da dama suka fito kan tituna suna bayyana kokensu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya yi ganawar sirri da sabbin hafsoshin tsaro a Abuja

Taron, wanda ya gudana kwanaki uku bayan sanar da sabbin nade-naden, shi ne karo na farko da shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin rundunonin...

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Mafi Shahara