DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan kasar Amurka za su zabbi sabbin shugabanni a Kasar

-

 

Donald Trumph/Kamala Haris

Google search engine

A yau ne 5 ga watan Nuwamba ‘yan kasar Amurka za su kada kuri’a a zaben shugaban kasar, inda za a kara tsakanin Kamala Harris da ke jam’iyyar Democrat da Donald Trump da ke jam’iyyar Republican.

Zaben, wanda kasashen duniya da dama ke sanya ido a kai, ya kuma hada da zaben ‘yan majalisar dokoki kasar, wadanda ke taka muhimmiyar rawa wajen tsara dokoki a Amurka.

Wanda ya yi nasara a cikin su zai yi aiki na tsawon shekaru hudu, wanda zai fara daga Janairu 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya gargadi Alkalan Nijeriya da kada su karkata ga cin hanci ko rashin adalci

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga alkalai da sauran ma’aikatan shari’a a Najeriya da su ci gaba da zama masu gaskiya, adalci,...

PDP ta musanta zargin kirƙirar sa hannun Sakataren ta na kasa

Kwamitin zartaswa na Ƙasa na jam’iyyar PDP ya musanta zargin ƙirƙirar sa hannu da Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya yi. Mai magana da...

Mafi Shahara