DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sarkin Saudiyya ya gayyaci Shugaba Tinubu

-

 

Google search engine

Sarkin Salman na kasar Saudiyya da kuma Yarima mai jiran gado Mohammed bin Salman sun gayyaci shugaban Nijeriya Bola Tinubu zuwa wani taro na kasashen Musulmai da za a yi a birnin Riyadh, shelkwatar kasar. 

Fadar shugaban kasa ta ce Tinubu zai bar Nijeriya a ranar Lahadi bisa rakiyar ministan yada labarai, Malam Nuhu Ribadu mai ba da shawara kan tsaro da shugaban hukumar leken asirin Nijeriya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ka fito ka bayyana wa ‘yan Nijeriya hakikanin dalilin da ya sa ka canza hafsoshin tsaro – Bukatar ADC ga shugaba Tinubu

Jam’iyyar ADC ta bukaci shugaban Nijeriya, Bola Tinubu ya bayyana gaskiya ga ’yan Nijeriya kan ainihin dalilan da suka sa aka yi gaggawar sauya shugabannin...

Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya nada yayansa a matsayin Sarkin Duguri

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya naɗa yayansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sarkin sabon masarautar Duguri da aka ƙirƙira a jihar. Sakataren gwamnatin Jiha, Aminu...

Mafi Shahara