DCL Hausa Radio
Kaitsaye

APC ta lashe zaben Gwamnan jihar Ondo

-

Hukumar zabe a Nijeriya ta bayyana gwamna Lucky Aiyedatiwa a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Ondo da kuri’u 366,781.

Shi kuwa ‘dan takarar jami’iyyar PDP kuma tsohon mataimakin gwamna Agboola Ajayi ya samu kuri’u 117,845.
Jam’iyyar Labour Party da ta samu kuri’u 1,162 kamar yadda RFI Hausa ta rawaito.
Shugaban jami’ar gwamnatin tarayya dake Lokoja kuma baturen zaben Farfesa Olayemi Akinwunmi ne ya gabatar da sakamakon zaben a gaban ‘yan jarida bayan kammala tattara alkaluman kananan hukumomi 18 wadanda aka tabbatar da nasarar Aiyedatuwa a cikin su baki daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar EFF ta Afirka ta Kudu ta yi tir da amincewar Nijeriya kan harin Amurka

Jam’iyyar Afirka ta Kudu ta dan gwagwarmayar adawa da Turawa Julius Malema (EFF) ta yi Allawadai da yadda Nijeriya ta amince da harin Amurka a...

Mun nemi taimakon Turkiyya wajen yakar matsalar tsaro a Nijeriya – Shugaba Tinubu

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta nemi taimakon kasar Turkiyya wajen yakar matsalar tsaro da ke addabar wasu sassan Nijeriya.   Tinubu ya bayyana...

Mafi Shahara