DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cutar kwalara ta yi ajalin mutane 25 a Sokoto, yayin da 15 ke kwance a asibiti

-

 

Google search engine

Cutar kwalara ta yi ajalin  mutane 25 a Sokoto, yayin da 15 ke kwance a asibiti

Akalla mutum 25 ne aka tabbatar da mutuwar su daga cikin  mutane 1,160 da su ka kamu da cutar Kwalara a jihar Sokoto. 

Kwamishiniyar lafiya ta jihar Asabe Balarabe, ta bayyana haka a ranar Litinin a lokacin da take zantawa da manema labarai.

Majiyar DCL Hausa wato Jaridar Punch, ta ambato kwamishiyiyar na cewa zuwa yanzu mutum 15 a ke ci gaba da kulawa da su a asibiti, a kananan hukumomin Sokoto ta Arewa da Silame da kuma Kware.

Yayinda gwamnatin jihar ke ci gaba da kokarin dakile yaduwar cutar, a cewar Hajiya Asabe Balarabe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mutane 7 sun hadu da ajalinsu sakamakon harsaniya tsakanin ‘yan bindiga da masu hakar ma’adanai a Birnin Gwari jihar Kaduna

Akalla mutane bakwai ne suka rasa rayukansu bayan hatsaniya ya barke tsakanin wasu da ake zargin ’yan bindiga da masu hakar ma’adanai ba bisa ka’ida...

Barayin daji sun kai sabon samame a wani kauyen karamar hukumar Kusada, jihar Katsina

Bayanai daga kauyen Tittike da ke mazabar Boko a karamar hukumar hukumar Kusada jihar Katsina na cewa barayin daji sun kai hari inda suka yi...

Mafi Shahara