DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar Arewa ta ACF ta dakatar da jami’inta da ya caccaki Tinubu

-

 

Google search engine

Kungiyar Dattawan Arewa ta ACF ta dakatar da babban jami’i a kungiyar Mamman Mike Osuman bisa furta kalamai a madadinta ba tare da an umurce shi ba kamar yadd jaridun Punch da Daily Trust suka ruwaito.

Wata takarda dauke da sa-hannun shugaban kungiyar, Alhaji Bashir Dalhatu, ta ce Kungiyar ta ACF ba ta ji dadin kalaman ba domin jami‘inta ya furta su ne bisa radin kansa cewa arewa ba za ta zabi wani dan takara wanda ba daga yankin ya fito ba a 2027 ba tare da ya tuntubi matsayar sauran jami‘an kungiyar ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

El-Rufai ya zargi gwamnatin Tinubu da hannu a yunƙurin sanya Kwankwaso cikin jerin takunkumin Amurka

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya yi zargin cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na iya kasancewa a bayan yunƙurin dan Majalisar Dokokin Amurka,...

Shehu Sani ya karyata El-Rufai kan batun bacewar Dadiyata

Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Comrade Shehu Sani, ya karyata ikirarin tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, cewa Abubakar Idris wanda aka fi sani da...

Mafi Shahara