DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar Arewa ta ACF ta dakatar da jami’inta da ya caccaki Tinubu

-

 

Google search engine

Kungiyar Dattawan Arewa ta ACF ta dakatar da babban jami’i a kungiyar Mamman Mike Osuman bisa furta kalamai a madadinta ba tare da an umurce shi ba kamar yadd jaridun Punch da Daily Trust suka ruwaito.

Wata takarda dauke da sa-hannun shugaban kungiyar, Alhaji Bashir Dalhatu, ta ce Kungiyar ta ACF ba ta ji dadin kalaman ba domin jami‘inta ya furta su ne bisa radin kansa cewa arewa ba za ta zabi wani dan takara wanda ba daga yankin ya fito ba a 2027 ba tare da ya tuntubi matsayar sauran jami‘an kungiyar ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dangote ya sauke farashin litar man fetur zuwa N699

Kamfanin Dangote Refinery ya sake rage farashin Fetur daga N828 zuwa N699 a kowace lita, an samu ragin da ya kai N129 ko kusan kashi...

Tinubu ne ke da rijayen kuri’un Rivers a zaben 2027 – Gwamna Fubara

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa zai jagoranci kokarin tabbatar da nasarar Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027, yana mai cewa hadin kai...

Mafi Shahara