DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matsin rayuwa: yanzu ‘yan Nijeriya bashi su ke ci ko su haƙura da cin abinci – hukumar NBS

-

Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce karamcin cimaka da matsalar tsaro da hauhawar farashin kayayyaki ya tilastawa gidaje da dama rage sayayyar da suke yi. 
Binciken da hukumar ta gudanar tare da bankin duniya, ya nuna cewa kashi 65 cikin dari na iyali basu samun abinci lafiyayye saboda rashin kudi. 
Hukumar ta ce lamarin ya yi kamari ne a watannin Yuli, Yuni da Augustan 2024, kuma ta alakanta hakan ga karamcin abinci wanda ya jefa ahali sama da rabin miliyan daya cikin wani hali. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan Amurka na farko a tarihi Robert F. Prevost ya zama sabon Fafaroma

Robert Francis Prevost, dan asalin birnin Chicago a Amurka, an haife shi a ranar 14 ga Satumba, 1955, yana da shekaru 69 a yanzu. An nada...

Bill Gates zai rarraba kaso 99% na dukiyarsa ga jama’ar duniya

Attajirin nan na duniya Bill Gates, ya bayyana aniyarsa ta raba kaso 99% na dukiyar da ya mallaka da ta kai Dala bilyan 200, ga...

Mafi Shahara