DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matatar mai ta Fatakwal ta soma aiki

-

Matatar mai ta gwamnatin Nijeriya da ke jihar Rivers ta soma aiki bayan daukar tsawon lokaci ana aikin zamanantar da ita.
Mai magana da yawun kamfanin mai na kasa NNPCL Femi Soneye, shine ya tabbatar da hakan.
Yayinda a ka fara daukar mai domin fita da shi daga matatar Fatakwal a yau Talata, Soneye ya ce NNPCL na aiki tukuru domin ganin cewa matatar Warri ta soma aiki itama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin tabbas da matsalolin tsaro na barazana ga burin ECOWAS na 2050 – Shugaban ECOWAS, Touray

Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Touray, ya ce rashin tabbas a duniya, matsalolin tsaro da matsin tattalin arziki na hana kungiyar cimma burinta na Vision 2050,...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye ba...

Mafi Shahara