DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matatar mai ta Fatakwal ta soma aiki

-

Matatar mai ta gwamnatin Nijeriya da ke jihar Rivers ta soma aiki bayan daukar tsawon lokaci ana aikin zamanantar da ita.
Mai magana da yawun kamfanin mai na kasa NNPCL Femi Soneye, shine ya tabbatar da hakan.
Yayinda a ka fara daukar mai domin fita da shi daga matatar Fatakwal a yau Talata, Soneye ya ce NNPCL na aiki tukuru domin ganin cewa matatar Warri ta soma aiki itama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

El-Rufai ya nemi Ribadu ya yi karin haske kan ‘gubar’ thallium sulphate mai matukar hatsari

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bukaci Mai Bai wa Shugaban Kasa Shawara Kan harkokin tsaro Malam Nuhu Ribadu, da ya fayyace rahotannin...

Hadin kan siyasa na karuwa a Kano – Gwaman Kano

Gwamnan Kano State, Abba Kabir Yusuf, ya ce ana samun ci gaba a hadin kan siyasa a jihar, yana mai fatan rikicin masarautar Kano zai...

Mafi Shahara