DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dattawa ta kafa kwamitin da zai yi gyaran korafe-korafen al’umma kan kudurin dokar haraji

-

Majalisar dattawan Nijeriya ta kafa wani kwamiti da zai yi aiki kan korafe korafen da ake yi kan kudurin dokar haraji da ya janyo cece-kuce a kasar.
Mataimakin shugaban majalisar Sanata Barau Jibrin ne ya sanarda hakan a zaman majalisar na yau.
Kwamitin karkashin jagoranci shugaban marasa rinjaye Sanata Abba Moro zai yi aikin gyara duk wani bangare da ake korafi akai tare da hadin gwuiwar ofishin babban lauya na kasa da kuma duk bangarorin da ke da ruwa da tsaki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara