DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Da yiwuwar wasu jihohin Nijeriya su durkushe idan aka zartar da dokar haraji – Gwamnan jihar Zamfara

-

Gwamna Dauda Lawal na Zamfara, ya ce wasu jihohi da ba sa tara kudaden shiga masu yawa za su durkushe idan aka aiwatar dokar haraji da ke gaban majalisar kasa.
Gwamnan ya ce idan aka zartar da dokar harajin zai yi wahala wasu gwamnoni su iya biyan mafi ƙarancin albashin 70,000 ga ma’aikata.
Wannan dokar haraji da shugaban kasa Bola Tinubu ke son aiwatarwa na ci gaba da shan suka daga kowane lungu da sako na kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara