DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya za ta karbi bakuncin gasar wasan Golf ta kasashen Afirka ta shekarar 2026

-

Wani filin wasan Golf 

Nijeriya ta sami ikon karbar bakuncin gasar wasan Golf ta kasashen Afirka mai taken All Africa Challenge Trophy ta shekarar 2026.

A baya dai Nijeriya ta taba karbar bakuncin gasar a shekarun 1996 a jihar Lagos da kuma 2010 a birnin tarayya Abuja.

Google search engine

Shugaban hukumar wasan Golf ta kasa Evelyn Oyome, ta ce kungiyoyi 20 ne za su fafata a gasar ta 2026.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo zai yi ritaya daga kwallon kafa nan ba da jimawa ba

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa zai yi ritaya daga wasa nan ba da jimawa ba, yana mai...

Gwamnatin Nijeriya ta mayar ma Amurka da martani kan kalamanta ga kasar

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa gwamnatin Amurka ta yi kuskuren fahimtar hakikanin matsalolin tsaro a kasar. Ministan yada labaran Nijeriya, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin Nijeriya...

Mafi Shahara