DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Miji da mata sun rasa ransu cikin dare a Kano

-

Motar hukumar kashe gobara ta jihar Kano 

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da mutuwar miji da mata sakamakon tashin gobara cikin dare a gidansu da ke yankin Rangaza a ƙaramar hukumar Ungoggo ta Jihar. 

Babban Daraktan hukumar na jihar, Hassan Muhammad ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar Saminu Abdullahi, ya fitar ranar Juma’a a Kano. 

Google search engine

A cewar sa, gobarar ta tashi cikin daren Alhamis ne, inda ta kone mutumin mai suna Muhammad Uba dan shekara 67 da matarsa Fatima mai shekara 52.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara