Sign in Welcome! Log into your account your username your password Forgot your password? Get help Password recovery Recover your password your email A password will be e-mailed to you. Uncategorized Lakurawa da dama sun bakunci lahira a jihar Sokoto Daga DCL Editor-In-Chief - December 14, 2024 FacebookTwitterPinterestWhatsApp Lakurawa da dama sun bakunci lahira a yayin da sojojin Nijeriya suka kai musu farmaki tare da tarwatsa sansaninsu guda 22 a jihar Sokoto Dakarun Operation fansan Yamma sun kuma kwato makamai da alburusai a yayin samamen. FacebookTwitterPinterestWhatsApp Previous articleMiji da mata sun rasa ransu cikin dare a KanoNext articleSani Danja ya samu mukami a gwamnatin jihar Kano DCL Editor-In-Chiefhttps://dclhausa.com LEAVE A REPLY Cancel reply Comment: Please enter your comment! Name:* Please enter your name here Email:* You have entered an incorrect email address! Please enter your email address here Website: Save my name, email, and website in this browser for the next time I comment. Δ Sabbin Labarai Labarai Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin... Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baĆ™in Ć™asashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba... March 5, 2026 Babban Labarinmu Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban Ć™asar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da... March 5, 2026 Load more Mafi Shahara Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin... Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya