Sign in Welcome! Log into your account your username your password Forgot your password? Get help Password recovery Recover your password your email A password will be e-mailed to you. Uncategorized Lakurawa da dama sun bakunci lahira a jihar Sokoto Daga DCL Editor-In-Chief - December 14, 2024 FacebookTwitterPinterestWhatsApp Lakurawa da dama sun bakunci lahira a yayin da sojojin Nijeriya suka kai musu farmaki tare da tarwatsa sansaninsu guda 22 a jihar Sokoto Dakarun Operation fansan Yamma sun kuma kwato makamai da alburusai a yayin samamen. FacebookTwitterPinterestWhatsApp Previous articleMiji da mata sun rasa ransu cikin dare a KanoNext articleSani Danja ya samu mukami a gwamnatin jihar Kano DCL Editor-In-Chiefhttps://dclhausa.com LEAVE A REPLY Cancel reply Comment: Please enter your comment! Name:* Please enter your name here Email:* You have entered an incorrect email address! Please enter your email address here Website: Save my name, email, and website in this browser for the next time I comment. Δ Sabbin Labarai Ketare Trump ya shigar da kara kan BBC, yana neman diyyar dala bilyan 5 Shugaban Amurka Donald Trump ya shigar da kara a kotu yana neman diyya ta dala bilyan 5 (kimanin fam biliyan 3.7) kan BBC, bisa zargin... December 16, 2025 Babban Labarinmu Marigayi Buhari ya nuna cewa mulki amana ce, ba hanyar tara dukiya ba – Shugaba Tinubu Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana marigayi Shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin jagora mai karfin hali cikin natsuwa da kan ladabi, kuma mai... December 16, 2025 Load more Mafi Shahara Trump ya shigar da kara kan BBC, yana neman diyyar dala bilyan 5 Marigayi Buhari ya nuna cewa mulki amana ce, ba hanyar tara dukiya ba – Shugaba Tinubu Idan rikicin PDP ya ki ci, ya ki cinyewa za mu shiga kawance in ji Sule Lamido