DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lakurawa da dama sun bakunci lahira a jihar Sokoto

-

Lakurawa da dama sun bakunci lahira a yayin da sojojin Nijeriya suka kai musu farmaki tare da tarwatsa sansaninsu guda 22 a jihar Sokoto 

Google search engine

Dakarun Operation fansan Yamma sun kuma kwato makamai da alburusai a yayin samamen.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara