DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sani Danja ya samu mukami a gwamnatin jihar Kano

-

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya nada jarumi a masana’antar Kannywood Sani Danja mukami a gwamnatinsa

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan Malam Sanusi Bature Dawakin Topa ya fitar, ta ce Gwamnan ya amince da nadin Sani Musa Danja a matsayin Mai ba da shawara ta musamman kan matasa da wasanni.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara